A ranar 22 ga Afrilu, babban mai shigar da kara na Mississippi, ya kai karar kasar Sin, ya kuma ba da sanarwar cewa, ya kamata kasar Sin ta biya kudin asarar tattalin arzikin Mississippi sakamakon cutar da sabuwar cutar huhu, wanda zai sa ta zama jiha ta biyu na Amurka da ke shirin gurfanar da Sin.Da yake mayar da martani, Geng Shuang, mai kula da harkokin wajen kasar Sin...
Kara karantawa